Kwalejin Ilimi ta Adeyemi

Kwalejin Ilimi ta Adeyemi

Education For Service
Bayanai
Suna a hukumance
Adeyemi College of Education
Iri jami'a, college (en) Fassara da na jama'a
Ƙasa Najeriya
Harshen amfani Turanci
Tarihi
Ƙirƙira 1964
aceondo-ng.com

Kwalejin Ilimi ta Adeyemi babbar makarantar gwamnatin tarayya ce da ke birnin Ondo, jihar Ondo, Najeriya.[1][2] Tana da alaƙa da Jami'ar Obafemi Awolowo don shirye-shiryen digiri.[3][4] An sanya wa Kwalejin Ilimi Adeyemi sunan Canon MC Adeyemi (ɗaya daga cikin masana ilimi na farko a kasar Yarbawa )[5] saboda irin gagarumar gudunmawar da ya bayar wajen bunƙasa ilimi a lardin Ondo na lokacin.

  1. "List of Accredited Colleges of Education in Nigeria". myschoolgist.com (in Turanci). 2017-01-04. Retrieved 2021-05-31.
  2. "NCCE Online". ncceonline.edu.ng. Retrieved 2021-05-31.
  3. "OAU approves 5 additional degree courses for Adeyemi College of Education". Premium Times Nigeria. 5 May 2014.
  4. "Two Adeyemi College of Education students die in auto crash after party". Vanguard News. 30 November 2014.
  5. "ACE History". www.aceondo.edu.ng. Archived from the original on 2019-01-26.

Developed by StudentB